Bidiyo. Malaman Addini da jaruman Kannywood sun bude wa Buhari wuta akan kisan yan Arewa.
Jarumai da Malamai suma sun bada tasu gudunmuwar akan halin da ake ciki kashe-kashen bayin Allah a Arewacin Nigeria. Hakika zamu iya cewa a wannan karon Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya sha sakonni daga kowanne bangare. Domin kuwa yau kafafen sadarwa gaba ‘daya sun cika da zafafan sakonni zuwa ga Shugaba Muhammadu Buhari. Kuma … Read more